Yaxeed umar

Yaxeed umar Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Yaxeed umar, Grocers, U/sale Kalgo, Birnin-Kebbi.

12/03/2026
25/02/2026
19/02/2026

22.5K likes, 469 comments. “bakuwar India baba ari da malam tsalha”

17/02/2026

MAZA DA MATA.suwaye s**afi tausayi. Ance mata sunfi tausayi Amman ban yarda ba,a rayuwarda nAyi a duniya,DUK shekara de an Samu mace 2 ko 3 da s**a dabama mazajensu wuka har lahira.kuma ba hujja. Amman ban taba Jin miji y caka ma matarsa wuka ba,ko caka wukarne tausayi Muna saurarenki????????????????

14/01/2026

well done super Eagle you try,we love Nigeria

30/12/2025

Talakawan NIGERIA y k**ata ko dubu goma mutun y sata na kasa kada Mu sake Bashi wata dama t mulkar mu mu Goyi maya a rinka hukunta masu laipi Mu dena tausayin BARAYIN kasa Dan ba tausayin mu sukeyi b, Alláh Ka zaba mana masu tausayin mu masu San cigaban kasa

30/12/2025

WAI MU YAN NIGERIA INA HANKALII MU YAJENE WAI....an Nigeria ne Ake k**a barawon #10,000 ko barawon Agwagwa ko barawon tinkiya ko akuya ko barawon mashin se kaga talakawa Mun sheko da wuka ,adda takobi sannduna fartanya DUK Dan akashe barawon dubu goma ko barawon akuya,se ma,aikata sun shiga tsakani.AMMA BARAYIN DUKIYAR KASAR NIGERIA,talakawan Nigeria na girmamasu fiyeda MALAMAI DA PASTORS why? mutun ya saci kudi saba Biliyon 200 mutun ya saci kudi sama billion 100 mutun ya saci kudi million dubu barkatai sannan y Fito Takara governor ko president ko senator Dan Muna daqikai masa hankali Mu zabeshi,Wlh Wlh Wlh DUK wanda ya saci Koda dubu 100,000 na kasa ko camcilar be cancanci a zabeshi b balanta president ko governor

18/12/2025

SHAWARA GA MATAN AURE. mata Kuna wahalarda kanku wajen Nemama maxanku maganin karfin Sha awa Amman ba. dace b. Kuma maxa kunsha magani kala kala na karfin maza Amman ba AYI nasara b.ga SHAWARA. Wlh Wlh Wlh mafi akasari matsalar da maganin n wajenku mata.irin zamanda kikeyi d mijinki da abubuwa da K**e masa maras dadi komai kan kantarsa yansa SO ki ya ragu a zuciya mijinki,yau d gobe so n raguwa wlh DUK sonki y ragu komi karanji to se karfin Sha awa d yake maki ya rage.mata Kuna biyewa son zuciyarku da ra,ayin Yan uwa ku da ra, ayin Qawayenku,Kuna batama maxakenku rai a. ko yaushe Sonda maxanku ke maku Yana raguwa Sha awa ku dole ta rage,se miji na sonki yakejin Sha awa gama jiki dake,shiyasa zakiga mijinki be gamsar dake wajen saduwar aure Amman yace aure zai Kara kiyi ta mamaki Wanda beda karfi,to Wlh DUK ya Auri wata sai y koma yannda ki San saurayi da karfinsa saboda y samu sabuwa mata d yake Sha awa kaimin itama tabi sawunki n bata masa rai y dena Sha, awa ta itama.KARFiN NaMiJI mAI DAUREWA YANA WAJENKU MATA.ki rinka tarairaya mijinki kina faranta masa rai kina kyautatama mijinki ki bar DUK abunda mijinki bayaso kiyi DUK abunda mijinki yakeso in be saba wa addini b,a DUK duniya baida k**arsa,idan kiyi masa laipi ki bashi hakuri,idan yyba daidai b ki gaya masa gaskiya kiso abunda yakeso ki tsaya a inda y ja maki kati.idan kiyi Hawa Wlh Wlh Wlh DUK ya tina dake sai sanki y karu a zuciya SA,idan sanki y karu a zuciya SA SHA,AWARKi a waken mijinki zata karu ko yaushe sanyake ya kwanta dake,idan ma mata biyu gareshi zakiga yafi San kwanciya da shadda me kyautata masa ko yaushe,ga maganin maza a wajenku haba mata Kuna wasa da damarku.Allah ki karbi shawarata mata kuyi shere Yan uwanku mata su Gani.

08/12/2025

Manzon Allah yana da Girma.

Na jima banga hadisin da ya fito da girman Manzon Allah da fifikonsa akan bayi irin wannan Hadisin Abu Zarrin da yake tambayar Manzon Allah Sallallahu Alaihi wasallam cewa ya akai ya gane shi Annabi ne kuma har ya sakankance da haka? Sai Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam yace: “wasu Malaiku guda biyu sunzo min ina wani waje a Makkah, sai daya Malaikan ya sauko kasa, dayan kuma ya tsaya tsakanin sama da Kasa, sai daya Malaikan yake tambayar dayan, wai shine kuwa? Sai dayan ya bashi amsa yace eh. Sai dayan yace toh dauke shi ka auna shi a sikeli da mutum daya aga waye yafi nauyi, sai aka daukeni aka gwadani da mutum daya a cikin mutane, sai nafi shi nauyi. Sai aka sake cewa toh a dauko mutum goma a gwadani dasu a Sikeli, sai aka ga nafi goman nauyi, sai aka ce a dauko mutum dari, sai aka gwada suma na fisu nauyi, sai aka ce a dauko mutum dubu, sai aka ga nafi mutum dubu nauyi, saboda rashin nauyin dubu din ma ina ganinsu suna shawagi akan sikelinsu. Sai dayan Malaikan yace da daya, da zaka auna shi a sikeli da dukkan al’ummarsa da sai ya rinjeta”. Sallallahu Alaihi wasallam.
Allah kayi salati da tsira da Aminci ga fiyayyen Halitta Annabi Muhammad da Iyalansa.

Address

U/sale Kalgo
Birnin-Kebbi

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Yaxeed umar posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category