Ummu salmat

Ummu salmat Allah karufa mana asiri duniya da lahira

barkanmu da sallah
21/03/2026

barkanmu da sallah

ahlilbayti
21/03/2026

ahlilbayti

16/03/2026

End of discussion 😃😃😃😃

16/03/2026

A Ramadan dinma

*TIJJANIYYA YOUTH OF NIGERIA CALLS ON FG TO RELEASE  SHEIKH SANI CALIPHAT*TIJJANIYYA YOUTH OF NIGERIA CALLS ON FG TO REL...
16/03/2026

*TIJJANIYYA YOUTH OF NIGERIA CALLS ON FG TO RELEASE SHEIKH SANI CALIPHAT*

TIJJANIYYA YOUTH OF NIGERIA CALLS ON FG TO RELEASE SHEIKH SANI CALIPHAT
By - YM Bina March 9, 20262 Mins Read

TIJJANIYYA YOUTH OF NIGERIA CALLS ON FG TO RELEASE SHEIKH SANI CALIPHAT

By YM Bina
The Tijjaniyya Islamic Group Organization has called on the federal government to immediately release Sheikh Sani Khalifa of Zaria from detention or prosecute him if found wanting rather than detaining him unjustly.
The Founder Tijjaniyya Youth of Nigeria, Faruk Yusuf Balarabe (Sidi Sadauki) made the disclosure during a press briefing in Minna, expressed concern within Tijjaniyya community in the country over his continued detention for over seventy days without trail.
He maintained that in a democratic nation it is the fundamental right of any individual accused of an offense to be brought before a competent court of law within a reasonable time and allowed due legal process to take it course.
Faruk Yusuf Balarabe noted that the seventy five year old respected Islamic scholar was first arrested by the Economic and Financial Crimes Commission EFCC after frizen the suspect account in Jaiz bank following a N2 million deposit from A and A Express and later taking into the custody of the Nigerian Military at defense Headquarters in Abuja.
The group decried that despite their support of the present administration under the leadership of President Bola Ahmed Tinubu’s Muslim- Muslim presidential ticket in 2023 general elections and there resistance to protest following the painful hardship that triggered the country after APC victory to ensure peace, unity and stability now facing circumstances that the followers considered distressing.
He revealed that scholars, community leaders, and all members of the Tijjaniyya brotherhood across the country have resolved to reconsider their political support for the present administration if Sheikh Sani Khalifa is not brought to court on 13th March, 2026 as stipulated.
Yusuf Balarabe called on the Tijjaniyya followers and Nigerians to remain calm, discipline, law abiding not to take law into their own hands, assuring to pursue justice through lawful and constitutional means.
He reiterated the Tijjaniyya community is known for patience, discipline, and peace but that should never be mistaken for weakness however demanded for the justice, transparency and respect for the rule of law.

UPDATE 1 Kasar Shahidai tayi bisimillar bude sabon samfurin Shadda bandir 51 wanda zai iya zuwa dogon zango don aika wa ...
16/03/2026

UPDATE

1 Kasar Shahidai tayi bisimillar bude sabon samfurin Shadda bandir 51 wanda zai iya zuwa dogon zango don aika wa yara kayan salla, ita dai wannan shaddar mai suna Sijjil an dade ana rade-radin cewa Shahidin lida ne ya hana amfani da ita saboda kaunar zaman lafiya, amma yanzu Sabon lida ya fitar da izinin kawai a aike ta kowa ya samu, tuni aka ruwaito cewa an kara tsaurara masu maraba a tsakiyar birnin Washington don bincike ya nuna cewa me yiwuwa sabbin kayan sallan su isa har can, ita ma a nata bangaren Yahuza Suya a ta yi zaman gaggawa na amincewa da sakin Dala Milyan 800 don biyan teloli tunda da alama uwar gijiyarta ta fara gajiya da biya mata kudin tela

2 Kasar Bangon duniya ta ce ba abinda zai kaita hada kai da maci amana wajen kai suya layin Ƙurmus, ta ce ita ba yar k**a wuri zauna ba ce, saboda haka sun ce masa Mu fa inna haahuna ƙa'iduna

3 An hango wata gobara tana gudun ceton ranta a tsakiyar birnin Yahuza Suya sak**akon biyo bayanta da wata jarka da s**a zo tare ke yi.

4 Malam Mara Murmushi Zulfahgari ya ce sun gano wata makida da Sufafawa ta shirya na kokarin maimaita irin bikin 9/11 wanda za ta gayyaci yan kasar a wani kebabben gini ta sa duk su yi ankon bikin don ta laka wa kasar Shahidai kawo sobo da kunun aya, kasar ta ce da an ga wannan ayoyi na tashin kiyamar wasu to a kauce, domin uwa ce ke son yin sadakar yayanta don ta debo wasu, amma ita kasar Shahidai ba ruwanta! Toh na dai gaya muku

5 Ofishin Malam Bilya ya fito da kakkausar murya ya karyata labaran da ke cewa Bilyan ya bi suya, inda ofishin ya ce Bilya na nan cikin koshin lafiya kawai ayyuka ne s**a masa yawa, ofishin ya kafa hujja da cewa ta yaya ma za a yi Bilya ya soye a yayinda mutanen kasar kujewa kawai suke yi? Sai dai duk da wannan ikirari ofishin bai nuna mana Bilyan ba, don haka har yanzu ba mu da Bilya sai me yatsu shida da gibin hakori daya, Kazalika a rahoton jiya ma an zargi ofishin da saba wa Nahawun turanci a yayinda ya yi amfani da kalmar cewa ba a TABBATAR (UNCONFIRMED) da an toye Bilya ba, amma da jin fassaran yan kwamen masu cewa kenan an yi suyan, ana jiran tabbatarwa ne a hukumance, sai ofishin ya goge wannan rubutu kana ya ci gaba da sambatu

6 Har yanzu kan maganar batan Mal Bilya, an nuno Sakataren tsaro kasar na tsaka da hira da yan jaridu an masa kiran gaggawa da ofishin Bilya, amma a lokacin da Sakatare ya dawo ya kasa natsuwa da wani dan jarida ya tambaye shi ko Bilya na nan kalau? Inda ya ci gaba da maimaita cewa shi fa ba balagaggen mutum ba ne, bai fara mafarki ba don haka ba shi da alkalami, ya rika maganganu na gogaggun malaman Fiqihu har aka tashi

16/03/2026

Ankusa yafewa akafasa

16/03/2026

Daughter taki hakuri

16/03/2026

Anfa cuci c E O

UPDATE 1 Reshe ya juye da mujiya! A yayinda Mai fitowa ya sanar da mutuwar mutane, a yanzu ake tababar tasa mutuwar, wat...
16/03/2026

UPDATE

1 Reshe ya juye da mujiya! A yayinda Mai fitowa ya sanar da mutuwar mutane, a yanzu ake tababar tasa mutuwar, wato Malam Bilya, inda a jiya ma wata ayar tambayar ta sake bulla bayan da majalisar Tuyan kasar ta yi zaman jawabinta amma babu Malam Bilya wanda aka saba shi ke bude taro ya rufe da addu'a. A wani kokari na karyata bidiyo me yatsu shida, wata barakar ta kara bulla inda aka ce ko da bidiyon malam din gaskiya ne a ciki, menene ya b***e masa hakorin gatsa na bangaren dama? Domin dai kowa ya san bakin Bilya cike yake da hakoransa farare cifcif kan a fara tuya.

2 Duk da an mayar da ofishin jakadancin Sufafawa na Makwabciyar Shahidai garwashi k**ar yadda a ka wa babban birnin Yahuza, bincike ya ce mutum biyu ne kawai wata yar leda ta taba su, kuma tuni aka share musu ita. Sai dai duk da haka Sufafawa tace su hada yanasu yanasu su bi ta sahara su bar yankin nan tunda su basa mutuwa gara a bar masu mutuwar yankin su ci gaba da diban maniyyata zuwa lahira, tuni dai al'ummar yankin ke kukan an ci amanar kauna da suke wa Sufafawa tunda ga shi tana ci gaba da barinsu a jangul don ta ceci shafaffu da mai

3 Shugaban Sufafawa na ci gaba da kiran abokansa da su taya shi wannan hidima, inda a yanzu haka yake bayyana kokon bararsa na ganawa da Danmatumburi me remote din tayar da duniya inda ake sa ran a ganawar Shugaban Sufafawa zai jaddada masa cewa duk fa tsiyarsa da takalar fadan da yake ba zasu tanka shi ba, don haka gara ma ya hakura

4 Wani Malamin Makaranta yayi ikirarin samar da sabon takanalojiyar koya wa yara gujewa mugayen hakaye goma shadaya a cikin kalma daya, hakayen wadanda s**a hada da karya, munafurci, yaudara, rashin ta ido, mugunta, son kai, neman yara kanana, Almubazzaranci, rashin bin doka, dakikanci, fariya kwadayi, malamin ya ce a yanzu maimakon tsawaita bayani akan kowane hali guda za a iya cure wannan halaye a kalma daya, wato Shugaban Sufafawa, idan aka cewa yaro kada yayi koyi da wannan mahaluki, to fa ya kubuta daga wadannan halaye 11

5 Jama'ar Sufafawa sun yi gangamin yin Allah Ya isa ga duk wanda ya dauki ko kwandalarsu ce ya sake saya wa wata tukubar suya hular kwano, taron Ala tsinen ya zo ne a daidai lokacinda kasar Shahidai ke cewa dama fa ita wani harin ba ta kai shi bane don ta toya kowa ba, sai don ta karar da hulunan kwanon sannan ta yi amfani da dutse daya tal wajen jefe tsuntsaye barkatai, da s**a hada yin amfani da Dubu ihirin kacal wajen kona Dala mulyan 300 ta yan bani na iya.

7 A wani gefen an ji kasar ta Shahidai na kidaya rijiyoyin man da s**a balaga s**a kai a jefa musu kuri'a muddin Shugaban Sufafawa ya jefa wa nasu kuri'a, tuni Shugaban Sufafawar ya fito ya ce shima bai ce zai kai kayan kuri'a can ba, don ya san hali, mutanen na iya jefa wata babbar kuri'a zuwa inda ake kawo masa kyautar dala tiriliyan guda a doron bayan rakuma.

8 An ce mayen Gwamna ya nada majalisar Sarki wadda ya ce zata taya shi ayyukan gudanar da mulki idan an karbo masa kasar Shahidai, duk da tuni iyayen gidansa s**a ce su fa sun janye batun sauya mulki a wannan kasa me taurin kai

Mu shakata da Hoton nadin halifan Rigiri

11/03/2026

Wayacema muna tsoron mutuwa

Address

Katsina
Abuja

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ummu salmat posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category